Добавить новость
smi24.net
World News in Dutch
Ноябрь
2016

Yanzu-yanzu: Jimoh Ibrahim ya sha kasa a kotun koli

0

Kotun koli ta Najeriya ta  yi watsi da daukaka karar da Jimoh Ibrahim dan takarar gwamna a zaben jihar Ondo a karkashin daya bangaren  jam’iyyar PDP ya yi zuwa gabanta, a inda ya kalubalantar halarcin Eyitayo Jegede a matsayin dan takarara jam’iyyar.

Jimoh Ibrahim dan takarar gwamna a jihar ONDO a karkashin jam’iyyar PDP da aka takaddama

Labarin da muke zamu da dumi-duminsa na cewa, wani dan kwarya-kwayar kwamatin masu shari’a  a karkashin mai rikon mukamin Baban mai sharia na kasa, Walter Onnoghen ne ya soke daukaka na a inda bayan da alkalan suka saurari karar a bisa dagewar Lauyan mai karar Barista Nwofor.

KU KARANTA KUMA: An sauke sunan Jimoh Ibrahim a matsayin dan takarar PDP

Za mu kawo muku cikakken labari nan ba da dadewa ba

Ku cigaba da bin mun a shafukanmu na Facebook da kuma Tuwita a  @naijcomhausa

 

The post Yanzu-yanzu: Jimoh Ibrahim ya sha kasa a kotun koli appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read Nigerian newspapers 24/7.















Музыкальные новости






















СМИ24.net — правдивые новости, непрерывно 24/7 на русском языке с ежеминутным обновлением *