Добавить новость
smi24.net
NAIJ.COM (Nigeria News)
Июнь
2016

Новости за 21.06.2016

The reason 19-year-old girl committed suicide is totally shocking!

NAIJ.COM (Nigeria News) 

– Different versions emerge on how the late teenager died – Police reveal real cause of the youngster’s death Nineteen-year-old Uche Obiora has reportedly committed suicide in Igando area of Lagos state. Vanguard reports that the incident which occurred at Alhaji Ede Avenue in Igando was as a result of a quarrel the teenager had with […]

Читать дальше...

Wakilin pogba ya bayyana yiwuwar zuwan sa Real madrid

NAIJ.COM (Nigeria News) 

-Kochi da shugaban Real madrid suna zawarcin dan wasan juventus -Wakilin paul pogba ya bayyana yiwuwar tafiyar pogban -manchester united zatayi kokarin dawowa da tsohon dan wasan nata wakilin paul pogba maisuna Mino Raiola, ya tabbatar da cewar real madrid sun fara tattaunawa dashi akan kontaragin dan wasan. Manajan Real madrid ya tabbatar da bukatar […]

Читать дальше...

Hotunan Mawakiya Tiwa Savage da ‘dan ta a kafar snapchat

NAIJ.COM (Nigeria News) 

– Hotunan Mawakiya Tiwa Savage da ‘dan ta. – Gwarzon mawakiyar nan ta Najeriya, Tiwa Savage sun dauki makudan hotuna a shafin Snap Chat  Mahaifiyar ‘dan, wanda ta ke matukar ji da ‘dan nata, ta saka hotunan nata da ‘dan ne a kafar SnapChat  Ga wasu daga ciki nan a Kasa.   Ta ke cewa: […]

Читать дальше...

Majalisar tayi Allah wadai da kokarin cire Saraki

NAIJ.COM (Nigeria News) 

-Majalisar Dattawa ta zargi bangaren zartaswa da kokarin cire Saraki da Ekweremadu -Ministan shari’a da kuma wasu shuwagabannin jam’iyya ba kokarin cire Saraki da Ekweremadu saboda dalilai Na son Zuciya. Majalisar dattawa ta zargi bangaren zartaswa na gwamnatin tarayya da kokarin murkushe bangaren dokoki domin a samesu da laifin da zai sa a canza shuwagabannin […]

Читать дальше...

Fulani Makiyaya sun haddasa gudun hijira a Benue

NAIJ.COM (Nigeria News) 

Wasu mazauna wani gari da ake zargin cewa Fulani makiyaya sun kai ma hari a Jihar Benue inda hotunan ke cigaba da zagaye shafukan sada zumunta a yanar gizo kamar wata gobarar daji. Wasu mazauna wani gari da ake zargin cewa Fulani makiyaya sun kai ma hari a Jihar Benue inda hotunan ke cigaba da […]

Читать дальше...

Gobara ta kama ma’aikatan Shari’a a Jihar Kaduna

NAIJ.COM (Nigeria News) 

–    Gobara ta kama ma’aikatan shari’a a Jihar Kaduna da safiyar yau –    Sama da dakuna 12 da dafturan aiki ne akayi hasara Ma’aikata Shari’ar Jihar Kaduna ta kama da gobara a yau litinin 20 ga watan yuni , gobarar ta fara ne misalin karfe 2 na dare , Jaridar The Nation ta bada rahoton […]

Читать дальше...

Aregbesola ya fito yayi magana akan Hijabi

NAIJ.COM (Nigeria News) 

– Gwamna Aregbesola ya fito ya amsa tambayoyin da ake masa akan hayaniyar Hijabi a jihar -Yace gwamnatinsa ba ta umurni dalibai mabiya addinin Islama su sanya Hijabi ba     Gwamnan Jihar Osun, Rauf Aregbesola ya fito yayi amsa tambayoyin jama’a akan hayaniyar hijabin da ya taso a Jihar, ya ce masu cewa shi ya umurni […]

Читать дальше...

Unblievable! What gunmen did to Mrs Buhari in Ogun state

NAIJ.COM (Nigeria News) 

 – Mrs Ramota Buhari has narrated how her husband was murdered by some suspected militants in Ogun state – She said the gunmen also shot her 13-year-old daughter – Police say the gunmen were about 100 – Investigations are still ongoing Ramota Buhari has lamented the death of her husband, Waheed Buhari, who was killed […]

Читать дальше...

Takardar jabu: Bani da laifi – Ekweremadu

NAIJ.COM (Nigeria News) 

-Mukaddashin shugaban majalisar dattawa Ike Ekweremadu ya wanke kansa daga zargin yin jabu n ka’idojin majalisa. Rohotanni daga kahohin watsa labarai na cewa ministan shari’a Abubakar Malami yana kusa da gurfanar da shugaban majalisar da mataimakinsa a kan zargin yin jabun ka’idojin majalisa domin zama shuwagabannin majalisar. A cikin jawabin da ya rarraba, Ekweremadu, yace […]

Читать дальше...





СМИ24.net — правдивые новости, непрерывно 24/7 на русском языке с ежеминутным обновлением *