Добавить новость
smi24.net
NAIJ.COM (Nigeria News)
Сентябрь
2016

Новости за 01.09.2016

MTN announces brand ambassadors for 2016 – 2017

NAIJ.COM (Nigeria News) 

In line with its commitment to supporting Nigerian musicians by providing alternative platforms through which they can receive lucrative value for their intellectual property, MTN has announced brand ambassadors for 2016 – 2017. According to MTN’s General Manager Consumer Marketing, Richard Iweanoge, this is designed to enable the company continue to support the development of […]

Читать дальше...

Gano sinadarin Nickel zai habaka ci gaba a ma’aikata

NAIJ.COM (Nigeria News) 

– Ana sa rai gano sinadarin Nickel zai taimaka fadada tattalin arzikin Najeriya – Ana bayyana kyaun sinadarin cikin mafi kyawu a duniya – An sake ma ma’aikatar ma’adinai suna da karin girma. Gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari ta bada Izinin sakema ma’aikatar albarkatun kasa suna dalilin gano  wani sinadari maras yawa a duniya mai suna […]

Читать дальше...

Jami’in soja ya bayyana sirrin Boko Haram

NAIJ.COM (Nigeria News) 

Wani babban jami’in rundunar sojan kasar nan Manjo janar Lucky Irabor yace ana sa ran rundunar zata kwace sauran yankunan kasar nan dake karkashin kungiyar yan ta’adda ta Bokoharam a yan satuttuka kadan masu zuwa. Irabo, wanda shi ne kwamanda hakkin rugurguza yan bokoharam ya rataya a wuyarsa ya bayyana hakan ne a ranar laraba […]

Читать дальше...

Najeriya na jiran Ndigbos – Okorocha

NAIJ.COM (Nigeria News) 

– Gwamna Okorocha na bayyana fatarsa wajen ci gaban Ndigbo – Ya kira hakan aikin dake ci gaba – Jim Nwobodo yace yana mai kaunar hazakar Okorocha wajen ganin nasarar Ndigbo Rochas Okorocha ya bayyana fatarsa na habakar Ndigbos a Najeriya yace kuma Najeriya na jiransu Vanguard ta ruwaito gwamnan jihar Imo na fadin ra’ayinsa […]

Читать дальше...

Ohaneze na gargadin IPOB kan cin dunu

NAIJ.COM (Nigeria News) 

– Matasan Ohaneze sun ce basu da hannu cikin rikice rikicen IPOB – Suna gargadin ‘yan rajin Biafra su daina cin dununsu – Gungun ‘yan Biafran na cikin rudani dalilin rabuwa gida biyu Kungiyar matasan Ohaneze koko Ohaneze Youth Council (OYC) ta nisanta kanta daga matsalolin dake damun kungiyar ‘yan rajin Biafra ko Indigenous People […]

Читать дальше...

Jami’an tsaro sun kashe wasu ‘yan adawa’ biyu

NAIJ.COM (Nigeria News) 

– Mutumin da shugaban Gabon Ali Bongo ya kayar a zaben ranar Asabar – Jean Ping, ya ce jami’an tsaro sun shiga hedikwatar jam’iyyarsu, a inda suka kashe mutum biyu sakamakon bude wuta. Jami’an tsaro na kasar dai sun kai wani samame hedikwatar jam’iyyar, bayan zargin wasu bata-gari da cinna wa majalisar dokokin kasar wuta. […]

Читать дальше...



Breaking: Dalung declares a “state of emergency” in Nigerian sports

NAIJ.COM (Nigeria News) 

– Solomon Dalung has declared a state of emergency in Nigerian sports – The minister of sport says grassroots development will be taken serious under his tenure Nigeria’s sports minister Solomon Dalung declares a “state of emergency” in Nigerian sports. Dalung was speaking at a press conference on Nigeria’s performance at the Rio Olympics, the […]

Читать дальше...

Dan wasan Arsenal ya koma Werder Bremen a ranar karshe

NAIJ.COM (Nigeria News) 

Dan wasan Arsenal, Serge Gnabry, ya koma Werder Bremen da murza-leda, sai dai ba a bayyana kudin da aka sayi dan kwallon ba. Dan wasan tawagar Jamus, ya ci kwallaye shida a gasar Olympic da aka yi a birinin Rio, inda Brazil ta ci Jamus a wasan karshe. Gnabry mai shekara 21, ya koma Arsenal […]

Читать дальше...

See how Facebook founder was spotted eating local food (photos)

NAIJ.COM (Nigeria News) 

Mark Zuckerberg, the founder and CEO of popular social media platform, Facebook, is currently in Kenya to meet with entrepreneurs and developers.  The seventh wealthiest man in the world was spotted eating ugali and fried tilapia fish at one of the local joints Nairobi with Joseph Mucheru, the Kenyan Cabinet Secretary of Information and Communications. Zuckerberg, arrived in Kenya, […]

Читать дальше...

Finally: President Buhari reacts to economic recession (Photos)

NAIJ.COM (Nigeria News) 

– President Muhammadu Buhari demands understanding of Nigerians while he deals with the ailing economy – The president made the plea during a one day visit to Osun state to commission a multi million naira Osogbo government high school as part of the activities marking the 25th anniversary of the creation of the state President Muhammadu Buhari has […]

Читать дальше...

Yan sanda sun karbe sakatariyar jam’iyyar APC kan wannan dalili

NAIJ.COM (Nigeria News) 

– Jami’an yan sandan Najeriya sun mamaye sakatariyar jam’iyyar All Progressive Congress (APC) babin jihar Ondo – Yan sanda sunce han kai jami’ai sakatariyar APC domin hana karya doka daga wasu mambobi da wadanda ba mambobin jam’iyyar ba – Shugaban jam’iyyar na jihar ya kuma ba da tabbacin cewa za’a gudanar da zaben zango na […]

Читать дальше...

An damke Fasto mai fyade wa yara 30

NAIJ.COM (Nigeria News) 

Wata tawagar jami’an yan sandan jihar legas sun damke babban faston cocin Tongue of Fire Restoration Ministry, Chukwuma Nkwocha. Rahotanni sun nuna cewa wani fasto yana ajiye yara yan mata kimanin 30 ya musu fyade a cikin cocinsa. Yan matan na a shekaru 10 zuwa 15. Ya yaudari yaran ne saboda basuda wurin zama da […]

Читать дальше...

D’banj opens lottery platform for creative minds

NAIJ.COM (Nigeria News) 

– Dapo Oyebanjo, globally known as the Kokomaster, Dbanj has announced the rollout of his latest project, “CREAM” to reward young creative minds in the Nigerian entertainment industry – The competition which will run once every month and winners will emerge from three categories including Music, Video, and Collaboration. – The “CREAM” platform, which is […]

Читать дальше...

Nasri ya koma kungiyar Sevilla ta Spain aro

NAIJ.COM (Nigeria News) 

Dan kwallon Manchester City, Samir Nasri, ya koma Sevilla da taka leda aro. Dan wasan Faransa ya bar City duk da ya buga mata gasar Premier da ta ci West Ham United 3-1 a ranar Lahadi. Pep Guardiola bai bar Nasri ya yi atisaye tare da ‘yan wasa ba, bayan da ya dawo daga hutu, […]

Читать дальше...

After being allegedly sacked from Cool Fm, what Bovi did to Freeze will shock you (photo)

NAIJ.COM (Nigeria News) 

Following the alleged sack of controversial Nigerian radio presenter, Freeze from Cool Fm, popular Nigerian comedian Bovi took to his Instagram handle to release the original picture of Freeze hugging Basketmouth’s wife, Elsie Okpocha. Bovi revealed that the picture did not have only Freeze and Elsie but also had Freeze’s ex-wife in it. In defense […]

Читать дальше...





СМИ24.net — правдивые новости, непрерывно 24/7 на русском языке с ежеминутным обновлением *