Babbar rikici a jihar Ekiti kamar yadda APC ta gargadi akan zargin Gwamna Fayose
– Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) take kuka kan wanda aka zargin Gwamna Ayodele Fayose na jihar Ekiti, wanda wani gwamnan yake so kai hari a yan jam’aiyyar APC a jihar
– Jam’iyyar APC ta wai wanda Gwamna Fayose zaya yi tsegerun Nija Delta wadanda zasu goyon bayan wasu yan iska a jihar Ekiti dasu kai farma kan yan jam’iyyar APC
– Ana cewa wanda wani gwamnan jihar Ekiti ya gana da kungiyoyin direbobi gaba daya dasu yi babbar rikici a jihar Ekiti
Gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose
Wata jam’iyya da kuma jam’iyyar yan adawa a jihar Ekiti mai suna jam’iyyar All Progressives Congress (APC), ta sha alwashi dasu yi iri-irin abun dasu kare kansu, daga wanda aka zargin farma daga hannun yan baranda wadanda suke yi aiki na Gwamna Ayodele Fayose.
KU KARANTA KUMA: PDP sha alwashi da lashe APC a zaben jihar Edo
Jam’iyyar APC tace wanda zata yi abubuwa gaba daya dasu kare kansu daga makirci daga gwamnan daya kawo cuta akan su.
Jaridar Daily post ta jam’iyya take gargadi akan hakan acikin wani takarda wanda wani Sakataren jam’iyyar APC na jihar Ekiti mai suna, Paul Omotosho, ya rubuta ga wani Kwamishinan yan sanda a jihar Ekiti mai suna, Etop James da sunan, ‘Complaint On Governor Ayodele Fayose’s Planned Mass Violence In Ekiti State.’
The post Babbar rikici a jihar Ekiti kamar yadda APC ta gargadi akan zargin Gwamna Fayose appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.
