Добавить новость
smi24.net
World News in Dutch
Апрель
2016

Ubangiji kawai, Shine Zai cire Bukola Saraki – Shugaban sanatocin masu yawanci

0

– Sanata Ali Ndume daga jihar Borno ya kira ga sanatocin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) da tsaya da suke yi kamar sune Ubangiji

– Wani shugaban sanatoci masu yawanci ya bayyana wanda Allah shine ya  ba karfi ga Sanata Bukola Saraki, da kuma shine kawai zai kori wani shugaban majalisar dattawan Najeriya

– Sanatocin jam’iyyar PDP sun gama shirin da su samu canza na wani shugaban majalisar dattawan

Wani shugaban majalisar dattawan Najeriya mai suna Dakta Bukola Saraki

Wani shugaban sanatoci masu yawanci mai suna Sanata Ali Ndume, ya shawarci ma sanatocin jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) da tsaua da suke yi kamar Ubangiji.

Sanata Ndume ya nemi wanda, Ubangiji, shine y aba Sanata Bukola Saraki mulki, da kuma Shine kawai zai cire wani shugaban majalisar dattawan in yake so, idan Sanata yana da laifi a gaban kotun Code of Conduct Tribunal (CCT).

KU KARANTA KUMA:

Jaridar Vanguard ta ruwaito wanda, Sanata Ndume ya bayyana hakan acikin wani takardarshi, inda yake amsawa kan wurin wasu sanatocin jam’iyyar PDP, yan adawa, wanda zasu zabi magajin Saraki, idan an cire shi.

Sanata Ali Ndume, wani shugaban sanatoci masu yawanci

Sanata Ndume yace: “Bai kamata jam’iyyar PDP da yi kamar Ubangiji. Allah Shine ya ba mulki ga Shugaban majalisar dattawa Bukola Saraki.  Ubangiji kawai shine zai dauki wani matsayin daga shi. Ubangiji, Shine yake ba wani mutum matsayin, ba wata jam’iyya bane, ba wata jam’iyyar PDP bane. Allah na sani wani mutum zai dauki kujerar shugaban majalisar dattawa daga shi, ba jam’iyyar PDP bane.”

The post Ubangiji kawai, Shine Zai cire Bukola Saraki – Shugaban sanatocin masu yawanci appeared first on Nigeria News today & Breaking news | Read on NAIJ.COM.















Музыкальные новости






















СМИ24.net — правдивые новости, непрерывно 24/7 на русском языке с ежеминутным обновлением *